IDAN ALLAH YA BA KA DAMAN TAIMAKON 'DAN UWANKA TO KAR KA YI QASA A GUIWA
IDAN ALLAH YA BA KA DAMAN TAIMAKON 'DAN UWANKA TO KAR KA YI QASA A GUIWA Manzon Allah SAW yace: "Wanda duk ya kautar wa mumini wani baqin ciki daga cikin baqin cikin duniya, Allah zai kautar masa da wani baqin ciki daga baqin cikin Alqiyama. Wanda duk ya kawo sauqi ga wanda yake cikin tsanani, Allah zai kawo masa sauqi a duniya da lahira. Wanda ya suturce musulmi, Allah zai suturceshi a duniya da lahira. Lallai Allah yana taimakon bawa matuqar bawan yana taimakon d'an uwansa..." Muslim #Zaurandalibanilimi https://t.me/Zaurandalibanilimi