ADDU'AR YAYE BAƘIN CIKI DA DAMUWA Manzon Allah(SAW) ya ce: “Babu wani da wata damuwa ko baƙin ciki zai sameshi sai ya ce: "اللَّهُمَّ إِنِّي عَبْدُكَ وَابْنُ عَبْدِكَ وَابْنُ أَمَتِكَ نَاصِيَتِي بِيَدِكَ مَاضٍ فِيَّ حُكْمُكَ عَدْلٌ فِيَّ قَضَاؤُكَ أَسْأَلُكَ بِكُلِّ اسْمٍ هُوَ لَكَ سَمَّيْتَ بِهِ نَفْسَكَ أَوْ عَلَّمْتَهُ أَحَدًا مِنْ خَلْقِكَ أَوْ أَنْزَلْتَهُ فِي كِتَابِكَ أَوْ اسْتَأْثَرْتَ بِهِ فِي عِلْمِ الْغَيْبِ عِنْدَكَ أَنْ تَجْعَلَ الْقُرْآنَ رَبِيعَ قَلْبِي وَنُورَ صَدْرِي وَجلَاءَ حُزْنِي وَذَهَابَ هَمِّي". “Allahumma innii abduka, wabnu abdika wabnu amatika, naasiyati biyadik, maadin fiyya hukmuk, adlun fiyya ƙadaa’uk, as’aluka bikullismin huwa laka sammaita bihi nafsak, au anzaltahu fii kitaabik, au allamtahu ahadan min khalƙik, auwista’tharta bihi fiy ilmil ghaibi indak, an taj’alal Ƙur’aana rabee’a ƙalbiy, wa nuura sadriy, wa jalaa’a huznii, wa zahaaba hammiy”. Face Allah ya tafiyar masa da damuwansa da baƙin cikinsa, kuma ya canza masa shi da kwaranyew...